An Gurfanar Da Matasan Da Ake Zargi Da Haura Gidajen Jama’a Da Yi Mu Su Kwace A Unguwar Medile Kano

Rundunar yan sandan jahar Kano ta gurfanar da wasu matasa hudu a gaban kotun majistiri mai…

Yan Sandan Kano Sun Gurfanar Da Mutanen Da Ake Zargi Da Addabar Danbatta Da Sace-sace Da Fashin Babura.

  Rundunar Yan Sandan jahar Kano, ta Gurfanar da wasu mutane biyu , a gaban kotun…

An saki Yahaya Bello bayan cika sharuɗan beli

Hukumar kula da gidajen yari ta Najeriya ta saki tsohon gwamnan jihar Kogi, Yayaya Bello daga…

Zargin N110.4bn: Kotu ta bada belin Yahaya Bello kan N500m

  Wata babbar kotu a Abuja ta bayar da belin tsohon Gwamnan Jihar Kogi, Alhaji Yahaya…

Kotu ta bayar da belin Yahaya Bello

  Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya…

Wani Lauya Dake Kare Wanda Ake Zargi Da Laifin Bata Suna Da Zagi Ya Nuna Rashin Gamsuwarsa Da Salon Shari’ar

Babbar kotun shari’ar addinin musulinci dake zaman ta, a Kumbotso Kano, ta dage ci gaba da…

Kotun Ɗaukaka Ƙara ta mayar wa Muhuyi Magaji muƙaminsa

Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke zamanta a Abuja ta rushe dakatarwar da aka yi wa Shugaban…

Wata Kotu Ta Umarci Ado gwanja Ya Dawo Da Motar Ya Tafi Yin Dani Bai Dawo Ba.

Kotun shari’ar addinin musulinci dake zaman ta, a unguwar Jaba Kano, ta umarci Mawakinnan Ado Gwanja,…

Kotu za ta karɓi shaidar wakilin Aminiya a shari’ar garkuwa da mutane

Wata Babbar Kotun Jihar Kaduna da ke zama a yankin Dogarawa na Ƙaramar Hukumar Zariya, na…

Gwamnatin Kano Ta Kammala Gabatar Da Shaidu Kan Zargin Da Ake Yi Wa Matashin Da Ya Kone Masallata.

Babbar kotun shari’ar addinin musulinci dake zamanta, a unguwar Rijiyar Zaki Kano, ta sanya ranar 19 ga…