Kotu Ta Ƙi Amincewa Da Buƙatar Mawaƙi Kan Hana BBC Amfani Da Kiɗansa

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Jihar Kano, karkashin mai shari’a Muhammad Nasir Yunusa,…

Kisan Nafi’u: Kotu ta yi umarnin a duba kwakwalwar Hafsat Chuchu bayan ta yi gum da bakin ta.

Shari’ar da ake zargin matar auren nan mai suna Hafsat Surajo (Chuchu), da zargin hallaka abokin…

Almundahanar N21.5bn: Kotu Ta Kori Karar Da Aka Shigar Da Tsohon Hafsan Sojin Sama

Babbar Kotun Tarayya da ke Jihar Legas ta kori karar da aka shigar da tsohon Babban…

Kotu Ta Sa Ranar Sauraren Rokon Daukaka Kara Kan Hukuncin Kisan Abduljabbar

  Babbar Kotun Jihar Kano ta fara sauraren bukatar daliban malamin nan Abduljabbar Nasir Kabara na…

Wata babbar Kotu ta hana ci gaba da sauraren karar da aka shigar da mawaki Rarara bisa zargin sukar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari

Wata babbar Kotu a Jihar Nasarawa, ta dakatar da Kotun Majistire mai namba 1 , ci…

Yan sanda sun gurfanar da wani mutum bisa zargin yaudara da sace Adaidaita sahu a Kano

Rundunar yan sandan jahar Kano ta gurfanar da wani matashi, mai suna Adamu Sani Sharada,a gaban…

Babbar kotun jahar Kano ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wasu yan bijilanti 5 kan kashe wani matashi

Wata babbar kotu a jihar Kano ta yanke wa wasu `yan bijilanti biyar hukuncin kisa ta…

Kano:Hukumar Hisba ta gurfanar da wasu mata bisa zarginsu da haifar da hatsaniya da Karuwanci a Sabuwar Gandu da Sabongari

  Hukumar Hisbah ta jahar Kano, ta gurfanar da wasu mata 4, a gaban kotun shari’ar…

Wata kotu ta tsare wani matashi kan zargin furta kalaman kisan kai ga wasu Dattijan Unguwarsu a Kano

Kotun shari’ar addinin musulinci dake Unguwar Gama Kano, bisa jagorancin mai shari’a Mallam Nura Yusuf Ahmed,…

Wata kotun addinin musulinci ta yi umarnin tsare yan matan da ake zarginsu da bata budurwa a Kano

An gurfanar da wasu yan mata uku agaban kotun shari’ar addinin musulinci dake zaman ta a…