Jagoran Lauyoyin da Ya jagoranci maka Ado Gwanja, Badamasi.S.Gandu a Kotu bayan Rera wakokin ASOSA da Chass Ya Magantu.

Biyo bayan umarnin da wata babbar kotun jahar Kano , ta bayar na kamo mata mawakin…

Har Yanzu Ba A Ba Mu Umarnin Kamo Ado Gwanja Ba — SP Abdullahi H. Kiyawa

Rundunar ’yan sandan Jihar Kano, ta bayyana cewa har kawo yanzu ba ta samu wani umarni…

A gaggauta bude shagunan da ba a siyar da magani dake mai Karami Plaza Kano: Kotu

Daga Mujahid Wada Kano. Babbar kotun jahar Kano mai Lamba 4 karkashin jagorancin mai shari’a Usman…

Wata kotu ta aike da wani Aljani zuwa gidan gyaran hali a Kano

Kotun shari’ar addinin musulinci dake zaman ta a unguwar Danbare Kano, ta aike da wani mutum…

Kotu Ta Umarci Ɗan Baba Impossible Ya Yi Rantsuwa Kan Zargin Dalla Wa Likita Mari

Babbar Kotun Shari’ar Musulunci da ke zamanta a Sabon Gari Bola, ta umarci Sa’id Muhammad Tahar…

Kotu ta yi umarnin likitoci su duba kwakwalwar Yar Tiktok Murja Kunya

Kotun shari’ar addinin muslinci ta Gama PRP Kano, karkashin jagorancin mai shari’a Nura Yusuf Ahmad, ta…

Kallo ya koma sama: Kakakin kotun Musulinci a Kano Muzammil A. Fagge ya bayyana cewa ma su gabatar da kara ne suka ari Murja Kunya don tuntubarta kan wani zargi.

Sakin Murja Ibrahim Kunya, ya ya mutsa hazo a shafukan sada zumunta, da kuma jahar Kano…

Kotu ta yanke wa mutumin da hukumar Hisbah ta kama tare Murja Kunya hukunci a Kano.

Kotun shari’ar addinin musulinci dake zaman ta, a unguwar Gama PRP Kano, ta yanke wa Murtala…

Wata babbar kotun jahar Kano ta fara sauraren shaidu kan kisan matar da aka zarga da maita

Babbar kotun jahar Kano, karkashin jagorancin mai shari’a Usman Na’abba, ta fara sauraren shaidu kan tuhumar…

Kotu Ta Ƙi Amincewa Da Buƙatar Mawaƙi Kan Hana BBC Amfani Da Kiɗansa

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Jihar Kano, karkashin mai shari’a Muhammad Nasir Yunusa,…