Ƴan sanda sun gurfanar da masu zanga-zanga kan cin amanar ƙasa a jihar Borno

Rundunar ƴansandan Najeriya reshen jihar Borno ta gurfanar da mutum 19 da suka haɗa da wasu…

Amnesty ta nemi Shugaba Tinubu ya saki duk masu zanga-zangar tsadar rayuwa

  Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan’Adam ta Amnesty International ta ce dole ne sukan Najeriya Bola Ahmed…

Tsananin Yunwa Da Wuya Ta Sanya Yaran Da Ake Zargi Da Zanga-zangar Yunwa Sun Suma A Kotu.

  Ƙananan yara huɗu sun sume a kotu a lokacin da gwamnatin Nijeriya ta gurfanar da…

Kotu ta hana CBN bai wa jihar Rivers kasonta na gwamnatin tarayya

Mai shari’a Joyce Abdulmalik na babbar kotun tarayya da ke Abuja ya umarci babban bankin Najeriya…

Za A Gwada Kwakwalwar Matashin Da Ake Zargi Da Shiga Masallacin Juma’a Ya Mari Liman.

  Kotun Shari’ar addinin musulinci mai namba 2 dake zaman ta, a Kofar kudu gidan Sarki…

Kotu Ta Umarci Hukumomin Tsaro Su Bayar Da Tsaro A Zaben Kananan hukumomin Kano

Wata Babbar kotun jihar kano ta baiwa hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar damar gudanar…

Kotu Ta Hana Yin Zaɓen ƙananan hukumomin Kano

  Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Kano ta dakatar da Hukumar Zabe ta Jihar…

Kano: Kotu Ta Sanya Ranar Ci Gaban Shari’ar Da Aka Yi Karar KANSIEC Da Mutane 3 Kan Kudin Siyan Form Miliyan 10 Ga Yan Takarar shugaban karamar hukumar.

  Wata Babar kotun jahar Kano dake zaman ta, a unguwar Miller Road, ta sanya ranar…

Kotu Ta Dage Ci Gaba Da Sauraren Shaidu A Shari’ar Da Ake Zargin Matashin Da Ya Cinnawa Masallata Wuta A Kano.

  An sake Gurfanar da matashinnan, Mai suna Shafi’u Abubakar, a gaban babbar Kotun Shari’ar addinin…

Kotu ta hana EFCC kama tsohon minista kan taƙaddamar fili

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, ta bayar da umarnin wucin gadi na hana EFCC, kama…