Ƴan majalisa sun gayyaci shugaban jami’ar Dutsin-Ma kan ‘rashin iya shugabanci’

Kwamitin majalisar wakilai da ke kula da korafe-korafen jama’a ta gayyaci shugaban Jami’ar Tarayya ta Dutsin-Ma…

Majalisar wakilan Najeriya ta jingine ƙudurin ‘ɗaure masu zanga-zanga ba bisa ƙa’ida ba’

Shugaban Majalisar Dokokin Najeriya, Tajudeen Abbas ya sanar da janye ƙudurin da ya gabatar na samar…

Majalisar dokoki za ta katse hutunta don tattauna muhimman al’amuran ƙasa

Majalisar wakilan Najeriya za ta katse hutunta na shekara domin yin wani zama a ranar Laraba…

Majalisar dattawa za ta binciki zargin yi wa man fetur ɗin Najeriya zagon ƙasa

Majalisar Dattawa ta Najeriya ta bayyana aniyarta ta gayyatar babban bankin ƙasar da sauran jiga-jigan da…

Matatar Dangote: A Gaggauta Dakatar Da Shugaban NMDPRA —Majalisa

Majalisar Wakilai ta bukaci a gaggauta dakatar da Shugaban Hukumar Albarkatun Mai Na Kasa (NMDPRA), Farouk…

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da kudirin sabon albashi mafi ƙanƙanta

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da kudurin sauya dokar albashi mafi ƙanƙanta bayan shugaban ƙasa ya…

Majalisar wakilai za ta binciki ingancin man fetur ɗin matatar Dangote

Majalisar wakilan Najeiya ta bayyana shirin gudanar da bincike kan zargin da ake yi na cewa…

Ƴan majalisar wakilai sun sadaukar da rabin albashinsu na tsawon wata shida

Ƴan majalisar wakilan Najeriya sun amince da a zabtare kaso 50 na albashinsu na tsawon watanni…

El Rufai ya yi riga mallam masallaci zuwa kotu – Majalisa

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta yi watsi da karar da tsohon gwamnan jihar Malam Nasir El-Rufai…

Jami’in Kwastam Ya Fadi Ya Mutu A Zaman Majalissar Dokokin Nigeria

Wani jami’in hukumar kwastam ta Najeriya ya mutu yayin halartar zama don amsa tambayoyi a majalisar…