Majalisar Kano Za Ta Yi Wa Dokar Masaratu Gyaran Fuska

Majalisar Dokokin Kano ta amince da bukatar yin gyaran fuska ga dokar masarautu da nadin sarakuna…

Majalisar dattijan Najeriya na so a bai wa ƙananan hukumomi ƴancin kai

Majalisar Dattijan Najeriya ta nemi Shugaba Tinubu ya shige gaba domin nema wa kananan hukumomi ‘yanci…

Majalisar dattawan Najeriya ta amince da hukuncin kisa ga masu safarar ƙwaya

Majalisar dattawan Najeriuya ta amince da ƙudurin dokar hukuncin kisa ga masu safarar miyagun ƙwayoyi a…

Sanatoci Nigeria Sun Dage Zamansu Bayan Rikici Kan Sauyin Kujeru A Zauren Majalisa.

Majalissar dattijan Nigeria, ta dage zaman ta, har zuwa ranar 7 ga watan Mayu 2024, domin…

Majalisa Za Ta Gayyaci Emefiele Kan Bashin N30trn Da Gwamnatin Buhari Ta Karɓa

Majalisar Dattawan Najeriya za ta gayyaci tsohon gwamnan babban bankin kasar, Godwin Emefiele domin amsa wasu…

Kungiyar ACF Ta Yi Allah Wadai Da Matakin Dakatar Da Sanata Ningi Kan Zargin Cushen N3trn

Kungiyar tuntuba ta Arewacin Nigeria ( ACF), ta nuna bacin ranta a fili kan matakin da…

Ƙudirin ƙirƙiro ƴan sandan jihohi ya tsalake karatu na biyu a zauren majalisa

Ƙudirin ƙirƙiro da ƴansandan jihohi a Najeriya ya tsalake karatu na biyu a zauren majalisar wakilai.…

Waɗansu ‘yan majalisa na son Najeriya ta koma tsarin firaminista

Wani ƙuduri da ke son a rushe tsarin shugaban kasa mai cikakken iko zuwa tsarin Firaminista…

Majalisar Wakilan Najeriya ta sanya wa’adin kammala gyaran tsarin mulkin kasar

Majalisar wakilan Najeriya ta karbi kudurin sake nazari da kuma gyara a kundin tsarin mulkin kasar…

Majalisar dattawa ta yi sammacin manyan hafsoshin sojin Najeriya kan matsalar tsaro

Majalisar dattawa ta yi sammacin manyan hafsoshin tsaron Najeriya game da kalubalen tsaro da ke ci…