ODPM Nigeria Ta Jaddada Muhimmancin Haɗin Gwiwa Tsakanin Kungiyoyin Matasa Da Hukumomin Tsaro

Ƙungiyar  Organization for Development and Political Matrix Nigeria (ODPM Nigeria) ta gabatar da taron tattaunawa na…

Yan Sanda Sun Kama Mutanen Da Suka Nemi Mafaka A Kano Bayan Sun Yi Fashi Da Yunkurin Kisan Kai A Legas

Rundunar yan sandan jihar Kano ta samu gagarumar nasarar cafke wasu da ake zargi da aikata…

Matasa sun kashe ’yan bindiga 6 sun sha alwashin kare kansu

Matasan Ƙaramar hukumar Shagari sun kashe wasu ’yan bindiga shidda da ake zargin suna cikin waɗanda…

Ƙarfafa wasannin gargajiya zai hana matasa aikata laifi — ALGON

Ƙungiyar Shugabannin Ƙananan Hukumomi na Najeriya (ALGON), ta yi kira ga Ƙungiyar ’Yan Jarida Masu Rubuta…

An Gurfanar Da Matasan Da Ake Zargi Da Haura Gidajen Jama’a Da Yi Mu Su Kwace A Unguwar Medile Kano

Rundunar yan sandan jahar Kano ta gurfanar da wasu matasa hudu a gaban kotun majistiri mai…

Yan sanda sun kama ɓarayi 2, sun ƙwato wayoyi 25 a Borno

  Rundunar ’Yan Sandan Jihar Borno, ta kama mutum biyu da ake zargin masu ƙwacen wayar…

N-power : Taurin Bashi Ya Sanya Matasa Za Su Gudanar Da Zanga-zangar Kwanaki 5.

  Kungiyar matasan da suka ci gajiyar shirin N-power, sun bayyana cewa har yanzu ba su…

Mun Dakatar Da Fafutikar Neman Tsige Ganduje Daga shugabancin APC – Matasan Arewa Ta Tsakiya

Gamayya kungiyoyi matasan Arewancin Nigeria, ta tsakiya  ta dakatar da fafutikar da ta ke yi,  ta…

Yan Sanda Sun Gurfanar Da Matasa Dauke Da Takaddun Tuhuma 20 Bisa Zargin Satar Dabbobi A Kano

Rundunar yan sandan jahar Kano, ta gurfanar da wasu matasa uku a gaban kotun shari’ar addinin…

Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Mutanen Da Ake Zargi Da Kashe Uban Gidansu Don Su Mallaki Takaddar Fili

Kotun magistiri mai namba 80 dake zaman ta a Kano, ta aike da matasan da ake…