Tchiani Ya Zargi Najeriya, Faransa, China Da Amurka Wajen Cutar Da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya da haɗa baki da Faransa da China…

An Gurfanar Da Wani Mutum Da Zargin Satar Sarkar Karfe A Ibadan

Rundunar yan sandan jihar Oyo, ta gurfanar da wani mutum mai suna , Michael Jeremiah, a…

Ƙasa Tana Cikin Wahala: Kiran Gaggawa Ga Gwamnatin Tarayya Da Masu Ruwa Da Tsaki Kan Kuncin Rayuwa: IHRC-RFT

Abuja, Najeriya — Halin da Najeriya ke ciki na tattalin arziki ya kai wani mummunan mataki…

Ana Zargin Ma’aikacin NRC Da Satar Waya.

Hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya, NRC ta tabbatar da kama ma’aikacinta mai suna Gift Eseeli, mai…

Tsohon Sakataren NUJ Na Kasa Ya Mutu Yana Da Shekaru 91

Tsohon sakataren kungiyar yan jarida na kasa ( NUJ) Chief Jola Ogunlusi, yam utu yana da…

Jami’an Tsaron Kasa Da Kasa Sun Dawo Da Nnayereugo Nijeriya Daga Qatar Kan Zargin Halaka Budurwarsa

Rundunar yan sandan Nijeriya ta tabbatar da cewa, jami’an tsaron kasa da kasa na Interpol, sun…

Gwamnatin Nigeria Ta Kafa Kwamitin Bincike Kan Kisan Matafiya A Edo

Gwamnatin Najeriya tare da haɗin gwiwar gwamnatin jihar Edo ta kafa kwamitin bincike kan kisan matfiya…

NAPTIP Ta Kaddamar Da Sabbin Hanyoyin Yaki Da Safarar Mutane

A Najeriya, hukumar yaki da fataucin bil’adama ta NAPTIP ta kaddamar da wasu sabbin tsare-tsaren yaki…

Na kusa bayyana hujjojina na zargin Akpabio da cin zarafina – Natasha

Dakatacciyar Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce ta kusa fitowa ta…

Gidauniyar Dangote ta ƙaddamar da rabon abincin N16bn ga talakawan Nijeriya

Gidauniyar Aliko Dangote, a cikin shirye-shiryenta na 2025, na bayar da tallafin abinci ga ‘yan Nijeriya,…