Na kusa bayyana hujjojina na zargin Akpabio da cin zarafina – Natasha

Dakatacciyar Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce ta kusa fitowa ta…

Gidauniyar Dangote ta ƙaddamar da rabon abincin N16bn ga talakawan Nijeriya

Gidauniyar Aliko Dangote, a cikin shirye-shiryenta na 2025, na bayar da tallafin abinci ga ‘yan Nijeriya,…

Sojoji sun hallaka mai haɗa wa Boko Haram bam a Sambisa

  Dakarun Sojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram tara, ciki har da ƙwararren mai haɗa…

Kwamitin Majalisar Dattawan Najeriya ya yi watsi da ƙorafin Natasha

Kwamitin ɗa’a da ladabtarwa da sauraron ƙorafin jama’a na majalisar dattawan Najeriya ya yi watsi da…

Yan Sanda Sun Tabbatar Da Tsintar Gawar Tsohon Shugaban Hukumar Shige Da Fice A Hotel

  Rundunar ’yan sandan Nijeriya ta sanar da cewa a ɗakin wani otel ta gano gawar…

Matata ta taɓa kawo min ƙarar Akpabio — Mijin Natasha

  Mijin Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, Emmanuel Oritsejolomi Uduaghan, ya bayyana cewa matarsa ta taɓa kawo masa…

Sanata Natasha ta maka Akpabio a kotu kan zargin ɓata suna

Sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya a majalisar dattijan Najeriya, Natasha Akpoti-Uduaghan ta shigar da ƙara…

Yan Sanda Sun Tsare Jami’in Da Ya Harbi Jami’in Hukumar Shige Da Fice

  Rundunar yan sandan jihar Neja, ta tsare  jami’in da harsashin bindigarsa ya sami wani jami’in…

Muna da fetur ɗin da zai ishi Najeriya gaba ɗaya – Dangote

Matatar man fetur ta Dangote ta ce tana da fetur mai yawa a lalitarta da zai…

Mun gano inda Bello Turji ya ɓoye —Sojoji

  Babban Jami’in Ayyuka na Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya, Manjo-Janar Emeka Onumajuru, ya bayyana cewa…