Da Me Shugaban Nijar Ya Dogara A Zargin Najeriya Da Faransa Da Yunƙurin Afka Wa Kasarsa?

Shugaban mulkin sojin Nijar Birgediya Janar Abdurrahamane Tchiani ya zargin Najeriya da Faransa da kitsa yunƙurin…

Mun yi bankwana da ECOWAS babu batun dawowa – Nijar, Mali da Burkina Faso

  Ƙasashen Mali, Nijar da Burkina Faso, waɗanda suka ƙulla sabon ƙawance, sun sake tabbatar da…

An Fara Taron Jami’an Kwastam Na Afirka Ta Yamma Da Tsakiya A Nijar

Jami’an hukumomin shige da fice ko Douane daga kasashen Afirka ta Yamma da ta Tsakiya sun…

Mayaka 400 Sun Mika Wuya A Nijar

Sama da mayaƙa 400 da suke addabar yankunan arewacin jamhuriyar Nijar ne suka miƙa wuya a…

Sojojin Chadi Sun Fatattaki ‘Yan Boko Haram Zuwa Kamaru Da Nijar Da Kuma Najeriya

  Gwamnatin kasar Chadi ta fada a ranar Talata cewa daruruwan mayakan Boko Haram na ficewa…

Ambaliya ruwa ta haifar da asarar rayuka a Maraɗi an Jamhuriyar Njar

Mamakon ruwa sama da ake samu a ‘yan kwanakin nan a wasu sassan ƙasar Jamhuriyar Nijar…

Nijar za ta fara tattara bayanan ƴan ta’adda

Gwamnatin sojin Nijar ta buɗe rajista domin tattarawa tare da adana sunayen waɗanda ake zargi a…

Gwamnatin sojin Nijar ta kafe kan zargin Najeriya da yi mata zagon-ƙasa

Gwamnatin Mulkin sojin Nijar ta tsaya kai da fata, cewa lalle makwabciyarta Najeriya na bayar da…

Wata sabuwar ƙungiyar tawaye ta ɓulla a Jamhuriyar Nijar

Wata sabuwar ƙungiyar ‘yan tawaye, mai suna, Mouvement Patriotique du Niger, MPN, ta ɓulla a yankin…

Sabuwar Takaddama Ta Kaure A Kan Ministocin Gwamnatin Bazoum Da Kotu Ta Ba Da Belinsu

A yayin da ‘yan uwa da abokan ministocin nan hudu na hambararriyar gwamnatin Mohamed Bazoum a…