Wata sabuwar ƙungiyar tawaye ta ɓulla a Jamhuriyar Nijar

Wata sabuwar ƙungiyar ‘yan tawaye, mai suna, Mouvement Patriotique du Niger, MPN, ta ɓulla a yankin…

Sabuwar Takaddama Ta Kaure A Kan Ministocin Gwamnatin Bazoum Da Kotu Ta Ba Da Belinsu

A yayin da ‘yan uwa da abokan ministocin nan hudu na hambararriyar gwamnatin Mohamed Bazoum a…

Yau ake sa ran sakin ministocin Bazoum huɗu da sojoji suka tsare a Nijar

A yau ake sa ran sako wasu tsofaffin ministoci guda hudu na tsohuwar gwamnatin hamɓararen shugaban…

Gwamnatin sojin Nijar ta rage farashin fetur

Gwamnatin sojin Nijar ta sanar da rage farashin man fetur a fadin ƙasar. Gwamnatin ta rage…

Ba gudu ba ja da baya kan ficewarmu daga Ecowas’

Shugabannin gwamnatin mulkin soji a Nijar da Mali da kuma Burkina Faso sun ce ba zasu…

Sojojin Nijar sun kama Ɓaleri, ɗan bindigar da Najeriya ke nema

Jami’an tasro a Jamhuriyar Nijar sun yi nasarar cafke ƙasurgumin ɗanbindigar nan Ɓaleri, wanda ake nema…

Halilu Buzu: Ɗan Nijar ɗin da sojojin Najeriya ke nema ruwa-a-jallo

Rundunar sojin Najeriya ta buƙaci hukumomin jamhuriyar Nijar su kama mata wani mutum da suka bayyana…

An gudanar da zanga-zangar neman sojojin Amurka da na sauran ƙasashe su fice Nijar

Dandazon mutane ne suka fito a Yamai, babban birnin Jamhuriyar Nijar tare da buƙatar sojojin Amurka…

Kotu ta ba da umarni a saki dangin Bazoum nan take

Wata kotu a birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar ta yanke hukunci a kan ƙarar lauyoyin dangin…

Gwamnatin Nijar Ta Yanke Hulɗar Soji Da Amurka

Gwamnatin mulkin soji a Jamhuriyyar Nijar karkashin Janar Abdourahamane Tchiani ta sanar da yanke alaƙar soji…