Hukumomin tsaro sun bayyana cewa yan ta’adda na Shirin Kaddamar da hare-hare a Kano

Gamayyar hukumomin tsaro a jihar Kano, sun gargadi mutane da su kaucewa wuraren cunkoson jama’a sakamakon…

Rundunonin sojin Najeriya sun yi wa manyan hafsoshi ƙarin girma

Rundunonin sojin Najeriya sun yi wa ɗaruruwan manyan hafoshin ƙarin girma a wani mataki na inganta…

Sojoji sun ceto waɗanda aka yi garkuwa da su a Kaduna

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta sun yi nasarar ceto mutum 25 da aka yi garkuwa…

Mun kashe ƴan ta’adda dubu takwas a Najeriya cikin 2024 – Sojoji

Rundunar sojin Najeriya ta ce ta kashe ƴan ta’dda 8,034 daga farko zuwa ƙarshen shekara ta…

An shiga ruɗanin siyasa a Koriya ta Kudu bayan shugaban ƙasa ya ayyana dokar soji

Koriya ta Kudu ta auka cikin wani rikicin siyasar da ba a fiya gani ba, bayan…

Jiragen Sojin Nigeria Sun Ragargaji Yan Ta’adda A Zamfara

Jiragen Sojin Nijeriya sun halaka ɗimbin ’yan ta’adda da ke shirin kai hari kan al’ummar yankin…

Sojoji sun shirya yadda za a yi maganin mayaƙan Lakurawa – Badaru

Hukumomin tsaron Najeriya sun ce sun kammala shirye-shiryen murƙushe ‘yan ƙungiyar Lakurawa, masu iƙirarin jihadi da…

NHRC ta wanke sojojin Najeriya daga zargin tilasta wa mata 10,000 zubar da ciki

Kwamitin bincike na Hukumar kare haƙƙin bil-adama ta Najeriya, NHRC ya kafa ya wanke sojojin Najeriya…

Sojojin Najeriya sun ce sun kashe ‘yan Boko Haram da dama a Borno

Rundunar sojin saman Najeriya ta ce jiragen samanta sun kashe mayaƙan Boko Haram da dama a…

Za a rataye mutane 3 kan kisan kwamandan soji

Kotu ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wasu mutane uku da ta samu da…