An naɗa Saifullahi Muhammed a matsayin Kwamandan Hukumar Tsaron Dajin Najeriya shiyyar Arewa maso Yamma

  Hukumar Tsaron Dajin Najeriya (NFSS) ta nada Saifullahi Muhammed, dan asalin karamar hukumar Birni a…

Tsaro: Majalisa za ta ƙara Naira Biliyan 50 a kasafin ma’aikatar tsaro

Kwamitin Tsaro na Majalisar Wakilai, ya yanke shawarar ƙara Naira biliyan 50 da aka ware wa…

China ta yi alƙawarin taimaka wa Najeriya a fannin tsaro da tattalin arziki

Najeriya da China sun amince su ƙarfafa haɗin gwiwa a fannin makamashi, da tsaro, da harkokin…

Hukuncin Kisa Ne Ya Dace Da Masu Kashe Jami’an Tsaro : Babangida Aliyu

Tsohon Gwamnan Jihar Neja, Babangida Aliyu, ya buƙaci ake yanke wa duk wanda ya kashe jami’an…

Gwamnan Kaduna Uba Sani Ya Nada Sabon Kwamishinan Tsaro Bayan Sallamar Aruwan.

Gwamnan jahar Kaduna, Uba Sani , ya dakatar da kwamishinan tsaro, Samuel Aruwan daga mukaminsa tare…

Gowon Ya Bayyana Damuwa Da Karuwar Matsalar Tsaro A Arewacin Najeriya

  Tsohon shugaban mulkin sojan Najeriya Tsakanin 1966 da 1975, Yakubu Gowon, ya bayyana damuwa da…

An kama mutum 523 kan satar mutane da ƙwacen waya a Kaduna

Dubun mutane 523 ta cika kan zargin garkuwa da mutane da fashin waya da sauran laifuffuka…

Kwamishinoni Mata Na Arewacin Nigeria Sun Yi Taro A Kaduna Kan Matsalar Tsaro Da Mata da Kananan Yara Ke Fuskanta.

Mataimakiyar gwamnan jihar Kaduna da wasu kwamishinoni mata na jihohin arewacin Nigeria ,sun Yi wani zama…

Yan Arewa ne ke riƙe da muƙaman sha’anin tsaro — Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar Shugaban Ƙasa, ta musanta raɗe-raɗin cewar Shugaba Tinubu na fifita yankin Kudu Maso Yamma a…

Kotu Ta Umarci Hukumomin Tsaro Su Bayar Da Tsaro A Zaben Kananan hukumomin Kano

Wata Babbar kotun jihar kano ta baiwa hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar damar gudanar…