Za Mu Ɗauki Mataki Idan Zanga-Zanga Ta Wuce Gona Da Iri — Sojoji

Babban Hafsan Tsaro, Janar Christopher Musa, ya ce sojoji za su dauki muddin zanga-zangar tsadar rayuwa…

An kama masu zanga-zanga 24 a Kaduna

Rundunar ƴansanda a jihar Kaduna ta ce ta kama mutum 23 cikin masu zanga-zangar nuna fushi…

Ta’addanci: Gwamnan Zamfara Da Ministan Tsaro Na Nuna Wa Juna Yatsa

Gwamnatin Zamfara ta jaddada matsayinta na rashin yin sulhu da ’yan fashin daji, tana mai cewa…

Gwamnatin Zamfara ta taƙaita zirga-zirgar babur a faɗin jihar

Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal Dare ya sanya hannu kan dokar taƙaita zarga-zirgar babura a faɗin…

Atiku ya bayyana damuwa kan ta’azzarar matsalar tsaro a Najeriya

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya sake ɓara dangane da matsalar tsaro da ke ci…

An kuɓutar da mutum 3 bayan rushewar gini a Abuja

Rundunar ƴan sanda a Abuja, babban birnin Najeriya ta tabbatar da rushewar wani gini da rahotanni…

Najeriya ta tura dakaru na musamman Gwoza na musamman Gwoza

Rundunar ‘yansandan Najeriya ta tura ƙarin dakaru na musamman yankin ƙaramar hukumar Gwoza na jihar Borno…

Dakarun Kwastam sun kama bindigogi 844 a tashar ruwan jihar Ribas

Hukumar kwastam a Najeriya ta ce ta kama makamai da harsasai da aka yi yunƙurin shiga…

Hukumomi a Ukraine sun ce Rasha ta kashe mutum 11 a sabbin hare-hare

Hukumomi a Ukraine sun ce harin da Rasha ta kai ranar Asabar, a Kudu da kuma…

Gwamnonin Arewa sun lashi takobin kawo karshen matsalar tsaro a jihohinsu

Ƙungiyar gwamnonin arewa maso yammacin Najeriya ta kafa wani kwamiti da zai rika tuntubar juna da…