Ba Mu Bari An Zalinci Kowa Ba Ko Tayar Da Tarzoma: AIG Muhammed Usaini Gumel

Tsohon Kwamishinan yan sandan jahar Kano, AIG Muhammed Usaini Gumel, ya godewa al’ummar jahar, bisa goyon…

Maiduguri na cikin birane mafiya tsaro a Najeriya – Janar Christopher Musa

Hafsan Hafsoshin Najeriya, Janar Christopher Musa, ya ce Maiduguri babban birnin jihar Borno na daga cikin…

Sufeton ‘yansandan Najeriya ya tura ƙarin dakaru Ribas bayan kisan ɗansanda

Sufeto janar na ‘yansandan Najeriya ya yi tir da kisan jami’n rundunar da aka yi a…

Ba za mu taɓa yin sulhu da ‘yan bindiga ba – Gwamnan Zamfara

Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawan Dare ya jaddada ƙudurin gwamnatinsa na rashin yin sulhu da ‘yan…

Rundunar Yan Sandan Kano Ta Hana Gudanar Da Nau’ikan Hawan Babbar Sallah.

Rundunar Yan Sandan jahar Kano, ta hana gudanar dukkan nau’ikan hawan Sallah biyo bayan ganawa da…

Atiku ya yi Allah-wadai da harin da ya kashe mutum 50 a jihar Katsina

Ɗan takarar shugabancin Najeriya na jam’iyyar adawa ta PDP, a zaɓen 2023, Atiku Abubakar, ya yi…

CNG Sun Bukaci Al’umma Su Bayar Gudunmawarsu Don Magance Matsalar Tsaron Arewacin Nigeria.

Gamayyar kungiyoyin Arewacin Nigeria , wato Coalition of Northern Groups (CNG), ta ce matukar ana so…

Yan Sanda Sun Gargadi Jama’a Su Guji Yada Labaran Karya Cewar Sarkin Kano Na 15 Zai Yi Sallah A Kofar Kudu

Rundunar ƴansanda a jihar Kano ta gargaɗi al’umma su guji yaɗa ‘labaran ƙarya’ da ke cewa…

Rashin tsaro ya tilasta wa likitoci dakatar da aiki a asibitin yara na Kano

Kungiyar likitocin Najeriya NMA ta umurci likitocin da ke asibitin yara na Hasiya Bayero da ke…

Sojoji Sun Kama Wani Malami Da Matarsa A Abuja

Sojoji daga barikin Mogadishu sun kama wani malamin addinin Muslunci da matarsa da ake kira Sheikh…