Shugabannin ƙwadago sun isa fadar shugaban ƙasa don ganawa da Tinubu

Shugabanin gamayyar ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya sun isa fadar gwamnatin ƙasar, domin ganawa da shugaban ƙasar…

Ƙungiyoyin ƙwadago na duba yiwuwar amsa gayyatar Tinubu

Shugabannin haɗakar ƙungiyoyin kwadago a Najeriya na duba yiyuwar amsa gayyatar da shugaban ƙasar Bola Tinubu…

NLC Ta Kira Taron Gaggawa Bayan Gwamnati Ta Jingine Batun Karin Albashi

Uwar Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta kira taron gaggawa bayan Majalisar Zartaswa ta Tarayya ta…

Rundunar Yan Sandan Nigeria Ta Ce Ba Zata Sake Bari A Kashe Lantarki Da Sunan Zanga-zanga Ba.

Rundunar ‘yansandan Najeriya ta yi gargaɗin cewa ba za ta bari a sake kashe babban layin…

Ba za mu iya biyan mafi ƙanƙantar albashi na N60,000 ba – Gwamnonin Najeriya

Gwamnonin Najeriya 36 sun yi watsi da naira 60,000 a matsayin mafi ƙanƙantar albashi da gwamnatin…

‘Ƴan Najeriya za su wahala idan NLC ta ci gaba da yajin aiki’

Ministar ƙwadago ta Najeriya, Nkeiruka Onyejeocha, ta ce ƴan ƙasar su sha wuya idan har ƙungiyar…

Gwamnatin Najeriya ta yi wa ma’aikata kari kan sabon albashi mafi karanci na naira dubu 60.

Gwamnatin Najeriya ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya da kungiyoyin kwadagon NLC da TUC a wani…

Shugabannin ƙwadago da na gwamnati na tattaunawa

Wakilan ƙungiyar ƙwadago ta NLC da TUC na can na ci gaba da tattaunawa da wakilan…

Maniyyatan Najeriya Na Cikin Rashin Tabbas Saboda Yajin Aiki

Jigilar maniyyatan Najeriya zuwa Saudiyya ta shiga rudani bayan kungiyoyin kwadagon kasar sun tsunduma yajin aiki…

Gwamnatin Najeriya ba za ta iya biyan albashin da ‘yan kwadago ke nema ba

Ministan yaɗa labaran Najeriya ya ce gwamnatin tarayya ba za ta iya biyan naira 494,000 a…