Yan bindiga sun sace mutane 150 da shanu 1,000 bayan kisan Sarkin a Gobir

Aƙalla mutane 150 ne ’yan bindiga suka yi garkuwa da su a yankin Masarautar Gobir da…

Yan bibdiga sun binne gawar Sarkin Gobir —Ɗansa

Ɗan Sarki Gobir da ’yan bindiga suka sace tare da mahaifinsa, ya kuɓuta daga hannun masu…

Yan bindiga sun saki malamin da suka sace a Zariya

Malamin nan na Kwalejin Ilimi ta Tarayya da ke Zariya da ’yan bindiga suka sace, Malam…

Sojoji Sun Kama ’Yan Aiken ’Yan Bindiga A Kasuwar Kaduna

Sojoji sun damke wani direban a-kori-kura da dillalan gawayi guda biyu kan zama ’yan aike ga…

‘Yan bindiga sun yi garkuwa da ‘yan jarida biyu tare iyalansu a Kaduna

Masu garkuwa da mutane sun sace ‘yan jarida biyu tare da matansa da ‘ya’yansu a jihar…

Dakarun sojin Najeriya sun ce sun kashe ‘yanbindiga biyu a jihar Kaduna

Rundunar sojin Najeriya ta ce ta daƙile wani mummunan hari da ‘yanbindiga suka yi yunƙurin kaiwa…

An Yi Garkuwa Da Mahaifiyar Rarara

Yan bindiga sun yi garkuwa da mahaifiyar shahararren mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara. An yi garkuwa…

Masu Garkuwa Sun Kashe Matashi Bayan Karbar Kudin Fansa N16m

’Yan bindiga sun harbe wani matashi mai shekaru 27 har lahira bayan sun karbi kudin fansar…

Jami’an tsaro shida na cikin mutanen da aka kashe a harin Katsina’

Rundunar ‘yansandan Najeriya reshen jihar Katsina ta ce akwai dakarunta huɗu da kuma dakarun tsaro biyu…

Sojojin Najeriya sun kashe ‘yan bindiga shida a Kaduna

Dakarun runduna ta ɗaya ta sojin Najeriya sun kashe wasu ‘yan bindiga shida tare da kama…