Hukumomin tsaro sun bayyana cewa yan ta’adda na Shirin Kaddamar da hare-hare a Kano

Gamayyar hukumomin tsaro a jihar Kano, sun gargadi mutane da su kaucewa wuraren cunkoson jama’a sakamakon…

Yan Sandan Kano Sun Gurfanar Da Shamsiya Da Gungun Matasan Da Aka Kama Su Tare Da Zargin Satar Wayoyi

  Rundunar yan sandan Jahar Kano, ta bayyana cewa ta sake kama Karin mutane 4 tare…

Rundunar Yan Sandan Kano Ta Yi Wa Jamai’anta 272 Karin Girma

  Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta yi bikin kara wa jami’an ta 272 girma, a…

Yan Sanda Sun Cafke Matashin Da Ake Zargi Da Yin Garkuwa Da Yaro Sannan Ya Nemi Kudin Fansar Miliyan 50 A Kano.

Rundunar yan Sandan jahar Kano, ta samu nasarar kama Wani matashi Mai suna Abubakar Musa, Dan…

Wani Riciki Ya Yi Sanadiyar Mutuwar Mutane 9 A Jigawa.

Wani rikici da aka danganta da kabilanci wanda ya barke tsakanin kauyukan Gululu da ‘Yan-Kunama a…

Yan Sandan Jihar Filato Sun Kama Mutane 859 Da Zargin Aikata Laifuka Mabambanta A Shekarar 2024

  Rundunar ’yan sandan Najeriya ta sanar da kama wasu mutane 859 a Jihar Filato bisa…

Yan Sanda Sun Cafke Matashin Da Ake Zargi Da Tarwatsa Farin Cikin Wasu Ma’aurata A Kano

  Rundunar yan Sandan jahar Kano, ta kama Wani matashi Mai suna, Amir Muhd Dan Shekaru…

Yan Sandan Kano Sun Gurfanar Da Mutanen Da Ake Zargi Da Addabar Danbatta Da Sace-sace Da Fashin Babura.

  Rundunar Yan Sandan jahar Kano, ta Gurfanar da wasu mutane biyu , a gaban kotun…

Rundunar Yan Sandan Nigeria Ta Kama Wadanda Ake Zargi Da Aikata Laifuka Daban-daban 30,313 A Shekarar 2024.

Babban sufeto janar na ƴansandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun ya ce jami’an rundunar sun kama waɗanda…

Zagin Mutane A Kafofin Sadarwa Laifin Ne : Yan Sanda

  Kakakin rundunar ƴansandan Najeriya, Olumuyiwa Adejobi, ya ce zagin mutane a kafofin sadarwa laifi a…