Ba za mu taɓa yin sulhu da ‘yan bindiga ba – Gwamnan Zamfara

Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawan Dare ya jaddada ƙudurin gwamnatinsa na rashin yin sulhu da ‘yan…

An kuɓutar da ‘ya’yan ɗan majalisar Zamfara bayan wata 17 da sace su

Ofishin mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan tsaro tare da hadin gwiwar ƴan sanda sun…

Tsoffin gwamnonin Zamfara huɗu sun gana kan ‘matsalar tsaron jihar’

Tsofaffin gwamnonin jihar Zamfara huɗu sun yi wata ganarwar sirri domin tattauna yadda za a magance…

Halilu Buzu: Ɗan Nijar ɗin da sojojin Najeriya ke nema ruwa-a-jallo

Rundunar sojin Najeriya ta buƙaci hukumomin jamhuriyar Nijar su kama mata wani mutum da suka bayyana…

Mutanen da baƙuwar cuta ta yi ajalinsu a Zamfara sun kai 13

Adadin mutane da suka mutu sakamakon wata baƙuwar cuta da ta fi shafar yara da mata,…

Sojojin Nigeria Sun Yi Fata-Fata Da Sansanonin Yan Ta’adda Guda Uku A Zamfara

Rundunar sojin sama ta Najeriya ta ce ta yi luguden wuta kan wasu sansanonin ‘yan ta’adda…

Sojoji sun tarwatsa sansanin ƙasurgumin ɗan fashin daji a Zamfara

sojin Najeriya ta ce dakarunta da ke aikin dakile ayyukan ta’addanci sun kai samame tare da…

Gwamnatin Jahar Zamfara Ta Sanya Dokar Takaita Zirga-Zirga

Gwamnatin jahar Zamfara ta sanar da takaita zirga-zirga daga misalin karfe 7:00pm na Yamma zuwa 6:00am…

Gwamnatin Zamfara ta musanta ciyo bashin naira biliyan 14.26

Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa ba ta ciyo rancen kuɗi naira biliyan 14.26 ba, sai…

Sojojin Najeriya sun ce sun kashe ‘yan bindiga 11 a Katsina da Zamfara

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarun da ta tura don aikin murƙushe ‘yan ta-da-ƙayar-baya a jihohin…