Kotu ta ba da belin masu zanga-zangar tsadar rayuwa kan miliyan 10

Wata kotu a Abuja babban birnin Najeriya ta bayar da belin mutum 10 da ake tuhuma…

Kwamitin Binciken Zanga-zangar Matsin Rayuwa A Kano Zai Bayar Da Rahotansa Cikin Watanni 3

Kwamitin da gwamnatin jahar Kano, kafa don bincikar abubuwan da suka faru a zanga-zangar matsin rayuwa,…

Gwamnatin Kano Ta kafa Kwamitin Binciken Tarzomar Zanga-zangar Matsin Rayuwa

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya umarci kwamitin da zai binciki tarzomar da aka yi…

Kotu ta tura masu zanga-zangar #EndBadGovernance zuwa gidan yarin Kuje

Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta tura wasu daga cikin waɗanda suka gudanar da zanga-zangar…

Zanga-zanga: An Saki Turawan Da Ake Zargi Da Hannu A Daga Tutar Rasha A Najeriya

An saki ɗalibai da malamai ƴan asalin ƙasar Poland da aka kama a lokacin da aka…

Zanga-Zanga: Bata-gari sun sace takardun shari’ar Ganduje a Kano

Gwamnatin Kano ta bayyana cewa bata-gari sun sace takardun shari’ar da ake yi wa tsohon gwamnan…

Kotu ta tura shugabannin zanga-zangar Katsina gidan yari wata ɗaya

Wata kotu a jihar Katsina ta tura 7 daga cikin jagororin zanga-zangar tsadar rayuwa da aka…

Masu zanga-zanga a Kenya sun yi barazanar tsige shugaban ƙasar

A yau, Alhamis, matasan Kenya suka ci gaba da zanga-zangar da suka fara ta ƙin jinin…

Gwamnatin Kaduna ta sassauta dokar hana fita

Gwamnatin jihar Kaduna ta sassauta dokar hana fita da ta sanya sakamakon tarzomar da ta biyo…

Najeriya ta kama ‘yanƙasar Poland bakwai a Kano kan ɗaga tutar Rasha a zanga-zanga

Jami’an tsaro a Najeriya sun kama ‘yan ƙasar Poland bakwai bisa zargin ɗaga tutocin Rasha yayin…