Rundunar Yan Sandan Nigeria Za Ta Yi Bincike Kan Zargin Kisan Kai Da Ake Yi Wa Jami’anta A Zanga-zangar Tsadar Rayuwa.

Babban sufeton ‘yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya bada umarnin gudanar da bincike a kan zargin…

Zanga-zanga : Akwai Yiwuwar Biyan Matasan N-Power Hakkokinsu Kafin Watan Janairu

  Kungiyar matasan da suka ci gajiyar Shirin N-Power, sun janye Zanga zangar da suka shirya…

N-power : Taurin Bashi Ya Sanya Matasa Za Su Gudanar Da Zanga-zangar Kwanaki 5.

  Kungiyar matasan da suka ci gajiyar shirin N-power, sun bayyana cewa har yanzu ba su…

Gwamnatin Kano ta miƙa ƴan zanga-zanga ga iyalansu

Gwamnatin jihar Kano ta miƙa mutanen nan guda 76 ciki har da ƙananan yara fiye da…

Gwamnatin Kaduna ta bai wa masu zanga-zangar da aka saki kyautar wayoyi da kuɗi

Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bai wa masu zanga-zangar tsadar rayuwa da aka saki kyautar…

Zanga-zanga: Shettima ya gana da yaran da aka saki a Villa

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya gana da ƙananan yaran da aka kama yayin zanga-zangar #EndBadGovernance…

Kotu ta sallami kananan yara da ake zargi da cin amanar kasa

Wata kotu a Abuja ta soke tare da sakin yaran nan guda 26 tare sauran mutanen…

‘Yaranmu na cikin ƙunci bayan kama su da gwamnatin Sokoto ta yi kan zanga-zanga’

A Najeriya, wasu ‘yan uwa da iyayenƳan sanda sun gurfanar da masu zanga-zanga kan cin amanar…

Ƴan sanda sun gurfanar da masu zanga-zanga kan cin amanar ƙasa a jihar Borno

Rundunar ƴansandan Najeriya reshen jihar Borno ta gurfanar da mutum 19 da suka haɗa da wasu…

dumi-dumi,Tinubu ya ba da umarnin sakin yaran da aka gurfanar a kotu kan zanga-zanga

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bayar da umarnin sakin dukkan ƙananan yaran da aka kama da…