Neman belin N10m daga wurin ƙananan yara wauta ce — Kwankwaso

Tsohon Gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi Allah wadai da sharuɗan belin da kotu…

Gurfanar Da ƙananan Yara A Gaban Kotu Tsantsar Zalunci Ne — Atiku.

Tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya soki Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu kan abin da ya…

Tsananin Yunwa Da Wuya Ta Sanya Yaran Da Ake Zargi Da Zanga-zangar Yunwa Sun Suma A Kotu.

  Ƙananan yara huɗu sun sume a kotu a lokacin da gwamnatin Nijeriya ta gurfanar da…

‘Yan sandan Najeriya sun tarwatsa masu zanga-zanga a Abuja

Yansandan Najeriya sun tarwatsa masu zanga-zangar adawa da rashin shugabanci nagari a Abuja da safiyar yau.…

Zanga- Zanga: Duk Mai Kaunar Jahar Kano Ba Zai Kawo Rashin Tsaro Ba, Yan Sanda.

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano, ta kammala shirye-shiryenta na daƙile tashin hankalin ko wata fitina, musamman…

‘Yansanda sun kama masu zanga-zanga 42 a Ghana

Yan sanda a Ghana sun ce sun damke mutane 42 cikin masu zanga-zanga a Accra, babban…

Kotu ta ba da belin masu zanga-zangar tsadar rayuwa kan miliyan 10

Wata kotu a Abuja babban birnin Najeriya ta bayar da belin mutum 10 da ake tuhuma…

Kwamitin Binciken Zanga-zangar Matsin Rayuwa A Kano Zai Bayar Da Rahotansa Cikin Watanni 3

Kwamitin da gwamnatin jahar Kano, kafa don bincikar abubuwan da suka faru a zanga-zangar matsin rayuwa,…

Gwamnatin Kano Ta kafa Kwamitin Binciken Tarzomar Zanga-zangar Matsin Rayuwa

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya umarci kwamitin da zai binciki tarzomar da aka yi…

Kotu ta tura masu zanga-zangar #EndBadGovernance zuwa gidan yarin Kuje

Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta tura wasu daga cikin waɗanda suka gudanar da zanga-zangar…