Zanga-Zanga: An kama mutum 10 masu ɗaga tutocin Rasha a Gombe

Rundunar ’yan sandan Gombe ta kama mutane 10 da take zarginsu da ɗaga tutocin kasar Rasha…

An sassauta dokar hana fita a Jos

Gwamnatin Jihar Filato ta sassauta dokar hana fita da ta sa a garin Jos. Gwamna Caleb…

Ƙungiya ta yi watsi da buƙatar ɗauke cibiyar NCC daga Kano

Ƙungiyar Matasan Arewa ta yi watsi da kiran da ake yi na sauya wa Cibiyar NCC…

Za Mu Sa Kafar Wando Daya Da Masu Kiran A Yi Juyin Mulki A Najeriya – ‘Yan sanda

‘Yan sandan Najeriya na yin gargadi da kakkausar murya ga wadanda suke daga tutar wata kasa…

Kotunan Tafi Da Gidan Ka Sun Tsare Ma Su Zanga-zanga 632 A Gidan Gyaran Hali A Kano.

Wasu kotun tafi da gidanka a jihar Kano ta bayar da umarnin a ci gaba da…

Akwai masu daukar nauyin zanga-zanga daga kasashen waje – Immigration

Hukumar shige da fice ta Najeriya, ta ce wasu ‘yan kasar da ke kasashen waje ne…

’Yan Sanda 20 Aka Ji Wa Rauni A Zanga-zangar Gombe’

Kwamishinan ’Yan Sandan Gombe, Hayatu Usman, ya bayyana cewa an jikkata jami’ansa 20 a lokacin zanga-zangar…

Jawabin Mai Magana Da Yawun Gwamnan Jihar Kano Sunusi Bature Dawakin Tofa.

Jawabin Mai Magana Da Yawun Gwamnan Jihar Kano Sunusi Bature Dawakin Tofa. Litinin, 5 ga Agusta,…

An kama tela da wasu 30 kan zanga-zanga da tutocin Rasha a Kano

’Yan sanda sun tsare wani tela da wasu muane 30 a Kano kan mallaka da kuma…

Yan daba sun fatattaki masu zanga-zanga a Legas

Wasu ’yan daba sun fatattaki masu zanga-zanga a yankin Alausa, inda ofishin gwamnati Jihar Legas yake.…