Kotunan Tafi Da Gidan Ka Sun Tsare Ma Su Zanga-zanga 632 A Gidan Gyaran Hali A Kano.

Wasu kotun tafi da gidanka a jihar Kano ta bayar da umarnin a ci gaba da…

Akwai masu daukar nauyin zanga-zanga daga kasashen waje – Immigration

Hukumar shige da fice ta Najeriya, ta ce wasu ‘yan kasar da ke kasashen waje ne…

’Yan Sanda 20 Aka Ji Wa Rauni A Zanga-zangar Gombe’

Kwamishinan ’Yan Sandan Gombe, Hayatu Usman, ya bayyana cewa an jikkata jami’ansa 20 a lokacin zanga-zangar…

Jawabin Mai Magana Da Yawun Gwamnan Jihar Kano Sunusi Bature Dawakin Tofa.

Jawabin Mai Magana Da Yawun Gwamnan Jihar Kano Sunusi Bature Dawakin Tofa. Litinin, 5 ga Agusta,…

An kama tela da wasu 30 kan zanga-zanga da tutocin Rasha a Kano

’Yan sanda sun tsare wani tela da wasu muane 30 a Kano kan mallaka da kuma…

Yan daba sun fatattaki masu zanga-zanga a Legas

Wasu ’yan daba sun fatattaki masu zanga-zanga a yankin Alausa, inda ofishin gwamnati Jihar Legas yake.…

Cikin Hotuna Yadda Aka Ci Gaba Da Zanga zanga A Rana Ta 5 A Wasu Jahohin Nigeria

A jihar Kano da ke arewa maso yammacin Najeriya, an samu tsirarun mutane da suka fito…

Tinubu bai damu da halin da ƴan Najeriya ke ciki ba – PDP

Babbar jam’iyyar adawa a Najeriya (PDP) ta ce jawabin da shugaban ƙasar Bola Tinubu ya gabatar…

Muna Ci Gaba Da Tattara Bayanai Kan Abubuwan Da suka Faru A Kano — ’Yan Sanda

Rundunar ’yan sandan Kano ta sanar da cewa tana ci gaba da tattara bayanai dangane da…

Ba Zan Dawo Da Tallafin Man Fetur Ba: Bola Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ba zai dawo da tallafin man fetur ba.…