Tallafi: Hukumomi A Kano Sun Kama Mutum 1 Kan Zargin Sauyawa Shinkafar Da Za A Raba Wa Talakawa Buhuna

Spread the love

Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta bankaɗo wata m’ajiya da aka karkatar da shinkafar da gwamnatin tarayya ta bayar a matsayin tallafi don raba wa talakawa.

An gano cewa ana sauya buhun shinkafar wacce ta kai tirela 28 domin siyar da ita a kasuwa.

Shugaban hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa na jahar, Barista Muhuyi Magaji Rimingado, ne yabayyana hakan ga manema labarai , Inda ya ce yanzu haka an kama mutum daya Kum za a ci gaba da bincike don gano sauran masu hannu a cikin laifin.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *