Yan Sanda Sun Gurfanar Da Matasa Da Ake Zargin Da Satar Bindigu Kirar AK-47 A Kano

Spread the love

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta gurfanar da waɗanda ake zargi sace bindiga kirar AK-47, a Kotu, yayin zanga-zanga.

Kakakin rundunar ƴan sandan jihar SP Abdullahi Haruna Kiyawa ne, ya sanar da hakan a shafin sa na sada zumunta, ya ce an gurfanar dasu a gaban kotu, yau Litinin a kotu mai lamba 54 da ke Nomand-sland a jihar Kano.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *