Yan sandan Kano sun mika wa hukumar Hisbah matasa 38 da aka kamo a kwanar Gafan ciki harda ma su juna biyu da ma su shayarwa.

Spread the love

Rundunar yan sandan jahar Kano, ta turo wa hukumar Hisbah ta jahar wasu matasa 38, ma su dauke da juna biyu da kuma ma su goyon jarirai wadanda aka kamo a ksuwar siyar da Tumatur ta kwanar Gafan dake karamar hukumar Garin Mallam Kano.

Matan da aka kamo ana zargin sun haife jariran ne a kasuwar Tumatur din ta kwanar Gafan.

Kallo ya koma sama: Kakakin kotun Musulinci a Kano Muzammil A. Fagge ya bayyana cewa ma su gabatar da kara ne suka ari Murja Kunya don tuntubarta kan wani zargi.

Hukumar hisbah a Kano ta sake cafko matasa 18 ciki harda yan kasashen ketare da suka zo bikin Birthday.

Hukumar Hisbar ta bayyana hakan ne , a daren jiya Lahadi lokacin da ta karin haske kan wani sumame da suka kai a birnin Kano har suka kamo maza da mata 18 a wuraren da ake zargin ana aikata badala.

karin bayani……………

 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *