Yau Ake Daura Auren Sadiya Gyale

Spread the love

Sadiya Gyale, tsohuwar tauraruwa a masana’ntar za a amarce.

A wannan Juma’a 5 ha watan Yuli, 2024 ne Sadiya Gyale za ta shige daga ciki.

Rahotanni sun bayyana cewa za a daura auren Sadiya Gyale ne  bayan Sallar Juma’a a Masallacin Sharada a Jihar Kano.

Daurin auren tana ma zuwa ne bayan tsawon lokaci ba tare da an ji duriyarta ba.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *