Rundunar ’yan sandan Gombe ta kama mutane 10 da take zarginsu da ɗaga tutocin kasar Rasha yayin gudanar da zanga zangar tsadar rayuwa a jihar
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ’yan sandan, ASP Buhari Abdullahi ne ya bayyana hakan a yayin da yake gabatar da wadanda ake zargin a madadin kwamishinan ’yan sandan jihar, Hayatu Usman.
Rundunar ’yan sandan Gombe ta kama mutane 10 da take zarginsu da ɗaga tutocin kasar Rasha yayin gudanar da zanga zangar tsadar rayuwa a jihar
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ’yan sandan, ASP Buhari Abdullahi ne ya bayyana hakan a yayin da yake gabatar da wadanda ake zargin a madadin kwamishinan ’yan sandan jihar, Hayatu Usman.
Rundunar ’yan sandan Gombe ta kama mutane 10 da take zarginsu da ɗaga tutocin kasar Rasha yayin gudanar da zanga zangar tsadar rayuwa a jihar
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ’yan sandan, ASP Buhari Abdullahi ne ya bayyana hakan a yayin da yake gabatar da wadanda ake zargin a madadin kwamishinan ’yan sandan jihar, Hayatu Usman.
Rundunar ’yan sandan Gombe ta kama mutane 10 da take zarginsu da ɗaga tutocin kasar Rasha yayin gudanar da zanga zangar tsadar rayuwa a jihar
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ’yan sandan, ASP Buhari Abdullahi ne ya bayyana hakan a yayin da yake gabatar da wadanda ake zargin a madadin kwamishinan ’yan sandan jihar, Hayatu Usman.